Shugaban hukumar da ke yaki da masu yi wa tattalin arzikin Najeriya zagon kasa EFCC, Ibrahim Lamorde ya musanta zargin da 'yan majalisar dattawan kasar ke yi masa. Ku saurari rahoton Haruna Shehu Tangaza wanda ya halarci zaman majalisar da kuma ku ji ta bakin Shugaban EFCC Ibrahim Lamurde.