A Najeriya, masana tattalin arziki na ci gaba da tofa albarkacin bakinsu a kan umurnin da Shugaban kasar ya bai wa ma'aikatun gwamnatin Tarayya cewa su dinga sanya kudaden shigarsu cikin wani baitulmali na bai-daya.
Ku saurari hirar wakilinmu Ibrahim Isa da Nazifi Darma, masanin tattalin arziki, domin jin karin bayani.