A ci gaba da kawo maku rahotanni kan salon suturun Afirka, wakilinmu a Enugu, AbdusSalam Ibrahim Ahmed ya jiwo mana ta bakin wasu 'yan kabilar Ibo na yankin kudu maso gabashin Najeriya, game da yadda kowanne yake kallon abin da salon suturar mutanen nahiyar Afirka yake nufi.