Rashin jituwa a jam'iyyar PDP ya kunno kai sakamakon wani shiri da Shugabanin suka fito da shi na rage ma'aikatan da kashi 50 da kuma zaftare albashinsu. Haruna Shehu Tangaza ya yi mana nazari kan wannan batu, ku saurari rahoton sa
See All 500 Episodes of "BBC Hausa"