Rundunar sojin kasa ta Najeriya ta ce dakarunta sun yi nasarar tarwatsa sansanoni takwas na 'yan ta'adda a wani farmaki da suka kaddamar ranar Lahadi. Ku saurari karin bayanin da Kanal Usman Sani Kukasheka ya yi wa Ibrahim Mijinyawa.
See All 500 Episodes of "BBC Hausa"