Rahotanni daga Maiduguri babban birnin jihar Borno na cewa wasu 'yan kunar bakin wake sun hallaka sakamakon wani bam da ya tashi a cikin a daidaita sahu da safiyar yau. Ku saurari karin bayanin da Nasidi Adamu Yahya ya aiko mana.
See All 500 Episodes of "BBC Hausa"