An kammala wani taro na bunkasa kasuwanci tsakanin 'yan kasuwar Najeriya dana Birtaniya a birnin London. Ku saurari hirara shugaban cibiyar kasuwanci da masana'antu ta jihar Kano a Alhaji Umar Faruk Dansuleka wanda ya jagoranci tawagar da Abdullahi Tanko Bala.