Shugaban Buhari ya umurci hukumomin tsaron kasar su kara matsa-kaimi wajen murkushe masu satar fasaha a harkar fina-finai da rubuce-rubuce a kasar. Ku saurari rahoton Badariyya Tijjani Kalarawi, da kuma hirar BBC da Malam Ado Gidan Dabino, wani marubuci kuma mai hada fina-finan Hausa.