Rikicin shugabancin da Majalisar wakillan Najeriya ke fama da shi bai kusa ga kawowa karshe, duk da kwamitin da gwamnonin jam'iyya mai mulki ta APC suka kafa domin warware shi. Ku saurari wakilan bangarorin biyu, Hon. Abba Baba Kaita da Hon. Babangida Ibrahim.