Masu sharhi a harkokin siyasar Nigeria sun ce hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasar ta'annati ta fara zage-dantse saboda sun san Buhari ba zai yi wasa wajen kawar da matsalar ba. Ku saurari hirar Abdou Halilou da Dr Jibrin Ibrahim na Cibiyar bunkasa Dimokaradiya da cigaba, watau Center For Democracy And Developmment.