Rundunar 'yan sanda a Najeriya ta hana talace-talace a jihar Kaduna domin 'yan ta'ada na iya shiga rigar masu tallar domin yin kunar bakin wake. Ku saurari hirar wakilin mu Nura Mohmmad Ringim da kakin rundunar 'yan sanda na jihar kadun domin karin bayani.