Wasu yan bindiga a kan Dawaki sun kai hari a kauyen Yebbi da ke jihar Diffa a Jamhuriyar Nijar jiya da daddare, inda suka banka wa gidaje da shaguna wuta tare da hallaka jamaa. Ku saurari hirar da Bilkisu Babangida ta yi da wani daga cikin su.
yan bindiga a kan Dawaki sun kai hari a kauyen Yebbi da ke jihar Diffa a Jamhuriyar Nijar jiya da daddare, inda suka banka wa gidaje da shaguna wuta tare da hallaka jama
See All 500 Episodes of "BBC Hausa"