Shugaba Muhammadu Buhari da gwamnonin jihohi sun ce za su duba matsalolin da suka janyo tabarbarewar tattalin arziki, lamarin da ya sa wasu jihohi suka gaza biyan albashi na watanni da dama. Ga hirar Nasidi Adamu Yahaya da gwamnan jihar Kano, Alhaji Abdullahi Umar Ganduje a kan wannan batu.