A yau Litinin ne majalisar dokokin kasar Najeriya ke komawa hutun da 'yan majalisar suka tafi, tun bayan kaddamar da majalisar a farkon wannan watan. Ku saurari tattaunawar Nasidi Adamu Yahaya da Honourable Mohammed Tahir Monguno.
See All 500 Episodes of "BBC Hausa"