Wasu 'yan majalisar dattawan Najeriya a karkashin jam'iyyar APC sun ce za su bijirewa duk wani yunkuri da za ta yi domin tursasa musu zabar sauran shugabannin majaliasar. Sanata Danjuma Goje na cikinsu, kuma ga abin da ya sahaida wa BBC.
See All 500 Episodes of "BBC Hausa"