Binciken cin hanci da rashawa da ake gudanarwa a hukumar kwallon kafa ta duniya FIFA na ci gaba da fadada. Amurka ta zargi tsohon mataimakin shugaban hukumar, Mista Jack Warner da hannu a badakalar cin hancin. Ku saurari rahoton da Haruna Shehu Marabar Jos ya hada mana.