Shugaban kasa mai barin gado Goodluck Jonathan ya sanya hannu a kan wata dokar cin zarafin mutane. Ga tattaunawar Aisha Shariff Baffa da babbar Sakatariyar kungiyar kare hakkokin mata da tabbatar da yi musu adalci watau WRAPA Hajiya Saudatu Mahdi kan wannan batu. Ku saurara a nan.