Wani rahoton da wata Kungiyar kare hakkin Biladama da ke Masar ta fitar ya zargin cewa cin zarafin da ake yi na biladama ya kara muni , bayan da sojoji suka karbi mulkin kasar. Ga hirar Ibrahim Isa da Mallam Nasiru El Rufa`i Sokoto, dan jarida a kasar Masar a kan wannan batu.