A cikin shirin namu na yau, Ahmadu ya rantse sai inda karfinsa yare kan shagon sa.. Jama’a sun fara rigista ta yanar gizo, amma da wata manufa suke yi.
Balkisa zata je taron kara ma juna sani a birni…kada dai ayi katobara dai… Don jin yadda aka kaya, a biyo mu a cikin shirin wasan kwaikwayon mu na Gatanan Gatanan ku, da kuma shirin Mu Tattauna.