A wannan makon cikin shirin Madubi; Maigari na samun matsala da matarsa Bilkisu ko me matsalar ta? Asabe na son ta fara aiki jami’an poliyo, me ya sa ta yin hakan? Iliya ya je zance wurin Zubaida, za su sa santa kuwa? Ziza ta tsare Baita ko me yayi mata? kadan daga labaran mu kenan a wannan mako na Madubi a yi sauraro lafiya.