A wannan makon a Madubi, an gurfanar da Barde da Garus wajen Maigari akan zargin sun sace Kyauta. Tura ta kai bango, Ladidi ta kira Baba Delu neman shawara akan Hudu, ko ya suka kare? Malam Nazifi ya je neman Kyauta wajen kakar ta, ko zai ganta? Kadan daga labaran mu kenan na wannan mako a Madubi.