A cikin wannan makon na Madubi, Ladidi ta kosa Hudu ya sawwake ma ta dan ta kuma gidan Hon Uba ko za ta yi dace wannan karon? Iliya ya gudu daga gida, toh ku wane ne ya kwance shi? Ladidi ta je gidan Hudu ganin Uwani, Altine da Maimuna ku me dalilin zuwanta? Ko biyo mu ku sha Labari a cikin wannan shirin na mu na Madubi Hoton kuwa.