A wannan makon cikin shirin Madubi; Barde ya garzaya ya je gurin inna Hansai kakar Kyauta da ke gangaren jemagu neman auren Kyauta, ko zata yadda? ya ya tsakanin mallam Isiyaku kafinta da Kyauta ya kare bayan ya je ganin ta? Iliya ya dawo gida a cikin maye ya Liman zai da shi? Kadan daga labaran mu kenan a wannan mako na Madubi a yi sauraro lafiya.