A wannan makon cikin shirin Madubi; Saudatu ta je wurin Mal Sabo yayan Baita kai kara akan batun makarantar ta, shin Mal Sabo zai goya mata baya? Garus ya je ganin Barde akan ya bar ma sa Kyauta, ko ya ya za su kare? Kadan daga labaran mu kenan na wannan mako a Madubi.